Tarihin Hausawa na Bayajidda na da alamar tambaya - Masana

Tarihin Hausawa na Bayajidda na da alamar tambaya - Masana

Shugaban Jami'ar Koyo daga gida ta Najeriya, NOUN, farfesa Abdallah Uba Adamu, ya ce, tarihin Hausawa da wasu ke dangantawa da Bayajidda shafcin gizo ne.

Rijiyar Kusugu
Rijiyar Kusugu

Ya kuma ce duk mutumin da ba shi da alaka da garuruwa guda bakwai da ke arewacin Najeriya, to ba Bahaushe ba ne. Sai dai a kira shi mai magana da yaren Hausa.

KU KARANTA: An fallasa wani lauyan karya a Kano

Legit.ng ta samu labarin cewa Garuruwan dai su ne birnin Kano da Katsina da Daura da Zazzau da Rano da Gobir da kuma Biram.

Farfesa Abdallah ya kuma yi watsi da batun da wasu manazarta ke fadi cewa Hausa yare ne ba kabila ba, a inda ya ce Hausawa na da daulolinsu.

Ku ci gaba da bin mu a Facebook: https://www.facebook.com/naijcomhausa da

Kuma Tuwita: http://twitter.com/naijcomhausa

Kun ga kayataccen jirgin kasan Najeriya kuwa?

Asali: Legit.ng

Tags:
Online view pixel