Khadija na bukatar taimakon ‘yan Najeriya da gaggawa (Hotuna)

Khadija na bukatar taimakon ‘yan Najeriya da gaggawa (Hotuna)

- Ana neman kimanin naira milyan 5 don a yi wa wata yarinya mai shekaru 3 wanda take fama da ciwon zuciya aiki

- Ana neman taimakon ‘yan Najeriya da a tallafa wa yarinyan

- Likitoci a jihar Kano sun ce sai dai a kai ta kasar Indiya kafin a yi mata aiki

Wannan yarinya mai suna Khadija Ahmad tana fama da ciwon zuciya. Kamar yadda Legit.ng ta samu daga shafin Rariya, likitoci sun nace sai an kai ta kasar Indiya kafin a yi mata aiki.

Khadija wadda take a yankin Sumaila Mandawri dake jihar Kano, likitoci sun bayyana cewa ana neman kimanin naira milyan 5 kafin a yi mata aikin.

Don haka ake bukatar taimakon al'umma daga ciki da wajen kasar nan, domin ganin an ceto rayuwar Khadija wadda ba ta wuci shekara 3 ba.

Khadija na bukatar taimakon ‘yan Najeriya da gaggawa (Hotuna)
Wannan yariyan mai suna Khadija na bukatar kimanin naira milyan 5 don a yi mata aiki a kasar waje

KU KARANTA KUMA: Gwamnan Kano Ganduje na ci gaba da ciwa Kwankwaso dunduniya

Khadija na bukatar taimakon ‘yan Najeriya da gaggawa (Hotuna)
Takadar asibiti na Aminu Kano inda aka kai ita Khadija

Ga masu bukatar tallafawa Khadija, za ku iya amfani da wannan Account Lamba:

ACC NO: 0002328275

NAME: Ahmad Muhammad Sumaila

BANK: Stanbic IBTC

Khadija na bukatar taimakon ‘yan Najeriya da gaggawa (Hotuna)
Takadar nema wa Khadija tamaikon kudi

Don karin bayani kuma za a iya kiran lambar wayar mahaifinta; 08036311515

Ku biyo mu a https://www.facebook.com/naijcomhausa

Ko a http://twitter.com/naijcomhausa

Kali bidiyon wasu yara da suka kubuce daga hannun 'yan Boko Haram

Asali: Legit.ng

Online view pixel