Osinbajo ya nada Dangote, Alhaji Ado Mustapha da wasu 34 a majalisar bayar da shawara

Osinbajo ya nada Dangote, Alhaji Ado Mustapha da wasu 34 a majalisar bayar da shawara

Mukaddashin shugaban kasar Najeriya, Farfesa Yemi Osinbajo ya rantsar da kwamitin majalisar ayyukan kamfani da takara a Najeriya.

Kwamitin mai mambobi 36 karkashin jagoracin Farfesa Osinbjao ta kunshi wakilan kamfanoni masu zaman kansu da kuma shugabannin ma’aikatun gwamnati.

Aikin majalisar shine samar da dokokin da zai taimakawa bunkasa ayyukan kamfanonin Najeriya.

Ga jerin sunayen mambobin nan:

1. Shugaban kwamtin , Prof. Yemi Osinbajo

2. Ministan kasuwanci na sanya hannun jari , Dr. Okechukwu Enelamah (mataimakin kwamitn)

3. Karamar kasuwanci na sanya hannun jari Mrs. Aisha Abubakar

4. Alhaji Aliko Dangote

5. Shugaban , ANAP Business Jets Ltd, Mr. Atedo Peterside

6. Shugaban , Nigerian Breweries and PZ Cussons Chief Kola Jamodu

2. Shugaban, BUA Group Alhaji Abdulsamad Rabiu

3. Shugaban, IVM Innoson Group of Companies Limited Dr. Innocent Ifediaso Chukwuma

4. Shugaban, Chi Foods Nigeria Mr. Rahul Savara

5. Shugaban, Flour Mills of Nigeria Plc Mr. John Coumantarous

6. Shugaban, Emzor Pharmaceuticals Mrs. Stella Okoli

7. Olam Mr. Mukul Mathur

8 Shugaban, Beloxxi Industries Limited Mr. Obi Ezeude

9. Shugaban, Fidson Healthcare Plc Dr. Fidelis Ayebea

10. Shugaban,, Flutterwave Mr. Iyinoluwa Aboyeji

11. Shugaban, GE Business Operations Nigeria Mr. Lazarus Angbazo

12. Shugaban,, Jumia Mrs. Juliet Anamah

13. Shugaban,, SecureID Nigeria Ltd Mrs. Kofo Akinkugbe

14. Shugaban, AMMASCO International Limited Alhaji Ado Mustapha

15. Shugaban, KAM Industries Alhaji Kamaldeen Yusuf

16. Shugaban, United Textiles Plc Alhaji Adamu Atta

17. Shugaban, Swift Networks Mr. Charles Anudu

18. Shugaban, Rumbu Sacks Nigeria Limited Alhaji Ibrahim Salisu Buhari

19. Shugaban, Tofa Group Mr. Isiaku Tofa

20. Shugaban, Proforce Limited Mr. Ade Ogundeyin

21. Shugaban,, Manufacturers Association of Nigeria Dr. Frank Udemba Jacobs

KU KARANTA: Damusa ta kashe mai kula da namun daji

Ma’aikatan gwamnatin sune :

1. Ministan kasafin kudi, Senator Udoma Udo Udoma

2. MInistan kudi, Mrs. Kemi Adeosun

3. Ministan aikin noma da raya karkara, Chief Audu Ogbeh

4. Ministan wutan lantarki, gidaje da ayyuka, Mr. Babatunde Raji Fashola

5. Ministan Sufuri Chief Rotimi Amaechi

6. Ministan man fetur Dr. Ibe Kachikwu

7. Ministan ma’adinan kasa, Dr. Kayode Fayemi

8. Ministan kimiya da fasaha, Dr. Ogbonnaya Onu

9. Shugaban bankin CBN, Mr. Godwin Emefiele

Sauran kuma:

1. Mai baiwa shugaban kasa shawara kan tattalin arzikin, Dr. Yemi Dipeolu

2. Babban dan cinikin gwamnati, Amb. Chiedu Osakwe

3. Shugaban bankin ma’aikata Mr. Waheed Olagunju

4. Shugaban, Nigerian Export Promotion Council, Mr. Olusegun

Awolowo

5. Sakataren, Nigeria Investment Promotion Commission Ms. Yewande

Sadiku

6. Babban mai lissafin Najeriya, Dr. Yemi Kale

7. CEO, Economic Associates Dr. Ayo Teriba

Asali: Legit.ng

Online view pixel