YANZU-YANZU: An ga wata a Adamawa, Sokoto da Katsina - Sarkin Musulmai, Abubakar Sa'ad

YANZU-YANZU: An ga wata a Adamawa, Sokoto da Katsina - Sarkin Musulmai, Abubakar Sa'ad

Mai martaba Sarkin Musulmai Abubakar Sa'ad Mohammed ya alanta ganin watan Shawwal wanda ya kawo karshen watan Ramadanan bana.

YANZU-YANZU: An ga wata a Adamawa, Sokoto da Katsina - Sarkin Musulmai, Abubakar Sa'ad
YANZU-YANZU: An ga wata a Adamawa, Sokoto da Katsina - Sarkin Musulmai, Abubakar Sa'ad

Sarkin Musulmai wanda yayi wannan sanarwa a jihar Sokoto yau Asabar a fadarsa kuma yace Sallah zata kasance gobe Lahadi, 25 ga watan Yuni.

KU KARANTA: An ga wata a Saudiyya

Sarkin Musulmai yace an ga watan me a jihar Sokoto da Katsina da Adamawa.

https://web.facebook.com/naijcomhausa/#

https://twitter.com/naijcomhausa

Asali: Legit.ng

Online view pixel