Dubi hotunan jami'an gwamnatin jihar Kaduna a Hayin Mallam Bello

Dubi hotunan jami'an gwamnatin jihar Kaduna a Hayin Mallam Bello

Gwamna Nasir El-Rufai ya umurci kwamishinan harkokin mata da ayyukan cigaba na jihar Kaduna Haj. Hafsat Mohammed Baba da kuma Kwamandan Operation Yaki na jihar Kaduna, Col. Yakubu Y. Soja (mai marabus) da su hallarci wani taron jin ra’ayoyin mutane domin magance matsalolin da ke adabar mutanen unguwan Hayin Mallam Bello da ke garin Kaduna.

Garin Hayin Mallam Bello dai tana tsakiyan jihar ne kuma ta bule zuwa unguwar Kabala West da Narayi.

Sarkin Hayin Mallam Bello, Alh. Kabiru Isa Gangarida ya tattaro dimbin masu ruwa da tsaki a domin su bada gudumawar su wajen shawo kan matsalolin da ke adabar unguwar.

Gwamna El-Rufai ya amsa kiran mutanen Hayin Mallam Bello
Gwamna El-Rufai ya amsa kiran mutanen Hayin Mallam Bello

Shugaban kwamitin ilimi na unguwar Mal. Suleiman Adamu yayi Magana akan irin hubasa da mutanen garin ke yi wajen habaka illimi da kuma irin taimakon da gwamna El-rufai yake basu ciki harda taimaka masu da fili domin ginin makaranta.

Gwamna El-Rufai ya amsa kiran mutanen Hayin Mallam Bello
Gwamna El-Rufai ya amsa kiran mutanen Hayin Mallam Bello

KU KARANTA KUMA: Sharhi: Shin waye zai lashe zaben 2019 tsakanin APC da PDP?

Gwamna El-Rufai ya amsa kiran mutanen Hayin Mallam Bello
Gwamna El-Rufai ya amsa kiran mutanen Hayin Mallam Bello

Gwamna El-Rufai ya amsa kiran mutanen Hayin Mallam Bello
Gwamna El-Rufai ya amsa kiran mutanen Hayin Mallam Bello

Gwamna El-Rufai ya amsa kiran mutanen Hayin Mallam Bello
Gwamna El-Rufai ya amsa kiran mutanen Hayin Mallam Bello

Ku biyo mu a https://www.facebook.com/naijcomhausa

Ko a http://twitter.com/naijcomhausa

Idan ka na da wani shawara ko bukatan bamu labari, tuntube mu a labaranhausa@corp.legit.ng

Asali: Legit.ng

Online view pixel