Manyan ibada guda 7 da ake bukatar Musulmi yayi a ranar Arafa

Manyan ibada guda 7 da ake bukatar Musulmi yayi a ranar Arafa

Akwai wasu muhimman ibadoji guda 7 da ake bukatar dukkanin Musulmi yayi a ranar 9 ga watan Zulhijja, wato ranar Arafa, wanda aka fi sani da jajibarin Sallah.

Jaridar Premium Times Hausata ruwaito wadannan manyan ibadu da Musulmi ya kamata ace yana yi, kamar yadda Imam M Bello Mai- Iyali ya kawo su.

KU KARANTA: Yau take ranar Arfa: An canza ma Ka’abah riga (Hotuna/bidiyo)

Daga cikin muhimman ibadun nan akwai:

1- Tsayuwa a filin Arafa ga mahajjata

Manyan ibada guda 7 da ake bukatar Musulmi yayi a ranar Arafa
Filin Arafa

2- Azumin ranar Arafa ga mai zaman gida

3- Istigifari da neman tuba

4- Yin nesa daga aikata zunubai da sauran miyagun ayyuka

5- Yawaita ambaton Ubangiji ta hanyar zikiri

6- Kyautata ma jama’a, musamman marayu

7- Addu’a! Addu’a!! Addu’a!!!

Majiyar Legit.ng ta ruwaito wani hadisin Annabi Muhammad tsira da amincin Allah su tabbata a garshi yana cewa “Mafi alherin addu’a itace ta ranar Arafa…”

Ku biyo mu a https://www.facebook.com/naijcomhausa

ko a http://twitter.com/naijcomhausa

Ga masu shawara ko korafi, a same mu a labaranhausa@corp.legit.ng

Asali: Legit.ng

Online view pixel